Shugaban Hukumar Hajji ta Ƙasa, NAHCON, Zikrullah Kunle Hassan ya ƙaddamar da tawogar manema labarai ta Hajjin bana.
Zikrullah ya ƙaddamar da tawogar ne a shelkwatar hukumar da ke Abuja a yau Talata.
Tawogar ta haɗa da wakilan gidajen radiyo, telebijin, jaridu da kuma jaridun yanar gizo na ƙasar nan